Skip to main content

Seven Wonders of the World - The Great Pyramid of Egypt

Have you ever heard of the Seven Wonders of the World?
If you have never been to one today, we would like to begin by bringing you some information about them, starting with the Pyramid of Giza in Egypt.
The pyramid you see in the pictures above is amazing; It was built thousands of years ago, around 2580 - 2560 BC. History has it that it was built by an Egyptian prince named Pharaoh Khufus, as the tomb of the great Egyptian emperors known as Pharaohs, and even the richest of the time.
Its height is 146.7 meters which is 481 feet. The Giza  Pyramid as it is known, is 230.34 meters or 455 feet wide. A brick of large stones the size of a mercedece-benz, was used in building it, with help of million slaves sent from far and wide to the place where it was built.
History has shown that it took 20 years to build this pyramid and it is currently 3,800 years old.
The site is designated by UNESCO as a World Heritage Site and as one of the Seven Wonders of the World.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

An Yiwa Shugaban Najeriya Allurar Rigakafin Cutar Korona

An yi wa shugaban tarayyar Najeriya, Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo allurar rigakafin cutar Korona (Covid-19) na kamfanin AstraZeneca, kwana daya kacal da soma aikin allurar a duk fadin kasar. Idan za a tuna, Gwamnatin Tarayya ta sanar a baya cewa lokacin da allurar rigakafin ta iso Nijeriya, Shugaban kasa da jami'an gwamnati da ma dukkan Gwamnonin kasar za su kasance na farko da za a yi wa rigakafin da za nuna a gidan Talabijin na kasa NTA, domin ya zama misali ga sauran 'yan Najeriya da za su biyo baya. Likitan shugaban kasanr, Dakta Shu’aibu Rafindadi ne ya yiwa shugaban kasar allurar da misalin karfe 11:53 agogon Najeria 10:53 kenan agogon GMT na safiyar yau din nan Asabar, shi ma mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bi sahu nan take. An kuma basu katinan lantarki da ke dauke da bayanan allurar rigakafin su ta hannun Babban Daraktan Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko (NPHCDA), Dakta Faisal Shuaib. Najeriya ta samu nasarar karba...