Skip to main content

Posts

Showing posts from April, 2021

Breaking: Chadian President Idris Deby Is Dead

  Chadian President Idris Deby died while leading the country's security forces over the weekend, fighting rebels on the northern country's border with Libya.  President Deby is widely expected to win the country's general election by 80 percent after seeking a sixth term.  The military has dissolved parliament and announced that it would hold power for 18 months before new elections.  Idris Deby took power in Chad in 1990 after overthrowing the government of former President Hissene Habry, and has ruled Chad for 30 years.

Da Dumi Dumi Shugaba Idris Deby Ya Mutu

Shugaban kasar Chadi Idris Deby ya mutu a lokacin da ya jagoranci dakarun tsaron kasar a karshen mako, wadanda ke fafatawa da 'yan tawaye akan iyakar kasar da Libya da ke arewacin kasar. Shugaba Deby wanda ake hasashen zai iya lashe babban zaben kasar da kashi 80 bayan ya nemi tsayawa takara a karo na shida. Yanzu dai dakarun sojin kasar sun rosa rusa majalisar dokokin tare da bayar da sanarwar rike madafun iko na tsawon watanni 18 kafin gudanar da sabon zabe. Idris Deby ya soma mulkin kasar Chadi a 1990 bayan ya yiwa gwamnatin tsohon shugaban kasar, Hissene Habry juyin mulki, in da kuma ya kwashe shekaru 30 akan karagar mulkin kasa ta Chadi.

Itikaf To Be Banned During This Ramadan - Sultan

The Nigerian Supreme Council of Islamic Affairs (NSCIA), under the leadership of Sultan of Sokoto, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, has called for a ban on Muslims planning to enter the mosque for the worship of Allah, known as the "Itkaf", during this year's Ramadan. According to the council the measure has been taken to curtail the spread of the Covid-19 in Nigeria.  The move comes at a time when political activities and other traditional ceremonies such as turbanning, are being  done in the country.  Last year, similar measures were taken in the name of preventing the Covid-19 epidemic,  but the goals were not achieved, as many in the community disobeyed the order.

Za A Dakatar Da Masu Itikafi Shiga Masallatai A Bana - Sarkin Musulmi

Majalisar koli ta lamurran addinin musulunci ta Najeriya, NSCIA,  karkashin jagorancin Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar III ta nemi da a hana musulmai masu shirin shiga itikaf don bautar Allah a wannan azumin Ramalana na bana, shiga kowane masallaci, sakamakon annobar korona na ci gaba da bazuwa a Najeriya. Wannan matakin dai na zuwa ne daidai lokacin da 'yan siyasa da masu nadin sarautu ke ci gaba da gudanar da harkokinsu cikin cin koso a Najeriya. Ko a bara ma an dauki matakai masu alaka da hakan, da sunan kandagarkin annobar Covid-19. To sai dai kwalliya ba ta biya kudin sabulu ba, kasancewar da dama daga al'umma ne suka bijerewa umurnin.