Skip to main content

Posts

Showing posts from March 7, 2021

Farkawar Matan Afirka

Afirka nahiya ce mai dogon tarihi. Tun asali,  yawancin Turawa sun yi kokarin sanya idanu a kan nahiyar, sun ziyarce ta don neman ko dai kasuwanci, wanda a wancan lokacin wani nau'i ne na cinikin bayi ko kuma daga baya ya koma ga cinikin kayan masarufi kamar su gyada, auduga, fatun dabbobi da makamantansu. Zuwan Larabawa kuma, a wasu lardunan Afirka na lokacin, gami da yankin da ake kira "Sudaniyya", wanda ya hada da Sudan, Najeriya, Chadi, da wasu sassan Jamhuriyar Nijar, ya haifar da yaduwar Musulunci da al'adun Gabas. Daga baya, zuwan Bature ya kawo kiristanci, ilimin yamma da sauran manufofin Turawa. Nahiyar Afirka sannu a hankali tana juyawa zuwa matakai daban-daban; daga duhun kai har zuwa halin da ake ciki a yau. Ilimin addini da na zamani sun samu gindin zama a kasashen Afirka, amma har yanzu mata suna baya a wannan tafiyar. Sau da yawa za ka ga mata a yankunan karkara har ma da wasu biranen Afirka ci

Dawn of African Women

Africa is a continent with rich history and culture. Many europeans tried to put eyes on the continent, visited for either exploration or trade, which at the time was a kind of slavery before later reverting to the trade of essential commodities such as peanuts, cotton, animal skins and the like. The arrival of Arabs in some African provinces of the time, including the so-called "Sudan" region, which included Sudan, Nigeria, Chad, and parts of the Republic of Niger, led to the spread of Islam and the culture of the East. Later, the arrival of the Europeans brought Christianity, Western education and other Western-style policies. Africa is slowly evolving to different levels; from the darkness of the head to the dawn of today. Religious and modern education have taken root in African countries, but women are still lagging behind in this journey. You will often find women in rural areas and even some African cities in

Seven Wonders of the World - The Great Pyramid of Egypt

Have you ever heard of the Seven Wonders of the World? If you have never been to one today, we would like to begin by bringing you some information about them, starting with the Pyramid of Giza in Egypt. The pyramid you see in the pictures above is amazing; It was built thousands of years ago, around 2580 - 2560 BC. History has it that it was built by an Egyptian prince named Pharaoh Khufus, as the tomb of the great Egyptian emperors known as Pharaohs, and even the richest of the time. Its height is 146.7 meters which is 481 feet. The  Giza  Pyramid as it is known, is 230.34 meters or 455 feet wide. A brick of large stones the size of a mercedece-benz, was used in building it, with help of million slaves sent from far and wide to the place where it was built. History has shown that it took 20 years to build this pyramid and it is currently 3,800 years old. The site is designated by UNESCO as a World Heritage Site and as one of the Seven Wonders of t

'Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidajen Ma'aikatan Filayen Jiragen Saman Najeria Tare Da Sace Mutum 11

Rahotanni sun ce wasu ‘yan bindiga sun kai hari a gidajen ma'aikatan Hukumar Filin Jirgin Saman Tarayyar Najeriya da ke Kaduna, inda suka yi awon gaba da akalla mutane 11. Rahotannin baya-bayan nan sun kuma bayyana cewa ‘yan bindigar sun yi nasarar sace ma’aikacin Hukumar Kula da Sararin Samaniyar Najeriya (NAMA)A, da matarsa, da jami’in Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa (NIMET) da ya’yansa, kuma har yanzu ba a san inda suke ba. Satar mutane ya zama ruwan dare a Najeriya a yau, kuma kusan kowace safiya ana samun rahotannin kashe-kashe ko satar mutane don neman kudin fansa.  A makon da ya gabata ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin kawo karshen satar mutane a Najeriya amma ga dukkan alamu kalaman nasa ba su yi tasiri ba. 

Gunmen Abducted 11 FAAN Staff In Kaduna

A group of gunmen yesterday attacked the residences of the Federal Airport Authority of Nigeria Kaduna. Reports say gunmen stormed the compound and abducted at least 11 people. Recent reports suggest that the bandits also abducted a staff of  Nigerian Airspace Management Agency NAMA, his wife, a National Meteorological Agency (NIMET) official and his children.Their whereabouts are still unknown. Kidnappings are common in Nigeria today, and almost every morning there are reports of killings or kidnappings for ransom. Last week Nigerian President Muhammadu Buhari vowed to end abduction in Nigeria but for all indications his words were not effective.