Rahotannin baya-bayan nan sun kuma bayyana cewa āyan bindigar sun yi nasarar sace maāaikacin Hukumar Kula da Sararin Samaniyar Najeriya (NAMA)A, da matarsa, da jamiāin Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa (NIMET) da yaāyansa, kuma har yanzu ba a san inda suke ba.
Satar mutane ya zama ruwan dare a Najeriya a yau, kuma kusan kowace safiya ana samun rahotannin kashe-kashe ko satar mutane don neman kudin fansa.
A makon da ya gabata ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin kawo karshen satar mutane a Najeriya amma ga dukkan alamu kalaman nasa ba su yi tasiri ba.
ļæ¼
Comments