Skip to main content

Za A Dakatar Da Masu Itikafi Shiga Masallatai A Bana - Sarkin Musulmi

Majalisar koli ta lamurran addinin musulunci ta Najeriya, NSCIA,  karkashin jagorancin Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar III ta nemi da a hana musulmai masu shirin shiga itikaf don bautar Allah a wannan azumin Ramalana na bana, shiga kowane masallaci, sakamakon annobar korona na ci gaba da bazuwa a Najeriya.
Wannan matakin dai na zuwa ne daidai lokacin da 'yan siyasa da masu nadin sarautu ke ci gaba da gudanar da harkokinsu cikin cin koso a Najeriya.
Ko a bara ma an dauki matakai masu alaka da hakan, da sunan kandagarkin annobar Covid-19. To sai dai kwalliya ba ta biya kudin sabulu ba, kasancewar da dama daga al'umma ne suka bijerewa umurnin.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

WHEN LIES GO VIRAL: DEFENDING TRUTH IN NIGERIA AND WEST AFRICA’S DIGITAL PUBLIC SPHERES

Across Nigeria and West Africa, digital technology has reshaped how citizens engage with information, governance, and public debate. Mobile phones and social media platforms have become dominant sources of news, especially for young people and communities with limited access to traditional media. While this transformation has expanded civic participation and freedom of expression, it has also intensified the spread of misinformation, posing serious risks to democracy, public health, and social cohesion. Misinformation is no longer a marginal problem. It is a structural challenge that affects elections, security, development communication, and trust in public institutions. Addressing it requires coordinated action that combines ethical journalism, media literacy, platform accountability, and evidence based policy responses. THE DIGITAL INFORMATION LANDSCAPE IN NIGERIA AND WEST AFRICA Nigeria is Africa’s most populous country and one of its most digitally active societies. So...