Skip to main content

Dalar Amurka Na Fuskantar Barazanar Durkushewa

Shugaban kasar Brazil Luiz Inacio Lula da Silva ya soki kasar Amurka akan irin rawar da dala ke takawa a tattalin arzikin duniya tare da yin kakkausar suka ga asusun lamuni na duniya na IMF.
Lula ya yi waÉ—annan kalamai a wata ziyarar aiki da ya kai Chana, jiya Alhamis a birnin Shanghai a wani bikin kaddamar da takwaransa, Dilma Rousseff a matsayin sabuwar shugabar bankin raya kasashen BRICS, da gamayyar kasashenn Brazil da Rasha da Indiya da Chana da kuma Afirka ta Kudu suka samar.

"Me ya sa kowace Æ™asa za a danganta da dala don kasuwanci? Wanene ya yanke shawarar dala za ta zama kuÉ—in duniya?" 

Ya ƙara da cewa me yasa banki kamar bankin BRICS ba zai iya samun kuɗin da zai gudanar da hulɗar kasuwanci tsakanin Brazil da Chana ba, da ma sauran ƙasashen duniya?

Ya ce yana mamakin yadda Æ™asashe cike da rauni  su ke bin sawun amfani da dala wajen gudanar da kasuwanci alhali suna iya hakan da kuÉ—aÉ—ensu.
A wata ganawa tsakanin sa da shugaban Chana Xi Jinping, da kuma ya wallafa a shafinsa na twitter ,shugaban na Brazil ya ce, " a yanzu Brazil ta dawo, lokaci ya wuce da a ka daina jin duriyar Brazil, a yanzu kam mun dawo".


 Lula ya kuma yi suka mai Æ™arfi kan yadda Bankin bayanar da lamuni na duniya IMF, ke kassara tattalin arzikin Æ™asashen duniya yana mai nuni da zargin da ake yi wa IMF na tsarawa kasashen yadda za su tafiyar da tattalin arzikinsu, kamar dai yadda ke faruwa a Brazil da Argentina da sauran su.
A na yi ma wannan sabon mataki da ƙasashen suka ɗauka na amfani da kuɗaɗensu a matsayin tawaye ga ƙasar Amurka da dangoginta, na kauce wa amfani da dala a wajen auna mizanin tattalin arziki da gudanar da hada-hadar kasuwanci tsakanin ƙasa da ƙasa.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

NDE Commences Sustainable Training and Loan Disbursement To 100 Youths in Sokoto

The National Directorate of Employment (NDE) has commenced Sustainable Agricultural Development Scheme (SADTS) and loand disbursement to 100 youths in Sokoto. Director-General of NDE, Malam Abubakar Fikpo, disclosed this on Tuesday in Sokoto during the orientation of agricultural loans disbursement held at Shamsuddeen Plaza. Fikpo represented by the Sokoto State NDE Coordinator Mrs Eunice J. Danmallam, said beneficiaries are entitled to N100,000 each at 9 per cent interest rate. He said the beneficiaries were captured under the Agricultural Enhancement Scheme (AES) and Community-Based Agricultural Empowerment Scheme (CBAES). He added they were also under Graduate Agricultural Empowerment Scheme (GAES) and Sustainable Agricultural Development and Empowerment Scheme (SADES). Fikpo said that six months moratorium was given after which  beneficiaries were expected to repay the loan in installments over a period of three years. Dan Mallam expressed gr...

The Nigerian Governors Forum Describe The Militant Attack On Benue State Governor As Shocking

The Nigerian Governors Forum (NGF) has described the militant attack on the Benue State governor as "shocking" and "scary".  Governor Samuel Ortom's delegation was attacked by gunmen on Saturday on the Makurdi-Gboko road, when he visited his farm.  In a statement issued by the group's chairman and Ekiti State Governor Kayode Fayemi on Sunday, the NGF congratulated Ortom for the escape from the attack which it said was "scary and offensive".  Inspector General of Police Mohammed Adamu also condemned the attack and ordered that security be beefed up on the governor and an investigation launched.  "The NGF has said in a loud voice that efforts to rehabilitate Benue State will not succeed," the statement said.  "One of the relatives of a former governor of the state was recently killed. This kind of act of violence must be stopped for whatever reason to kill the people of Benue."