Skip to main content

Gunmen Kidnapped I8 Year Old Girl In Kebbi

The Kebbi State Police Command has confirmed the kidnapping of an-18-year-old girl (name withheld) at Gangaren NEPA, Birnin Kebbi, the Kebbi State capital in the early mining hours of Friday.

DSP Nafi’u Abubakar, the Police Public Relations Officer (PPRO) of the command, confirmed this to newsmen in Birnin Kebbi on Friday.

He said that the police were on top of the situation, as all efforts had been put in place to rescue the victim.

Abubakar advised the general public to furnish the police with useful information on the matter.

He also urged the public to report to the security agencies any suspicious move to enable them take the necessary action to foil the illicit action.

It was also learnt that the father of the kidnapped girl, Faruq Mohammed is a member of the Nigerian Security and Civil Defence Corps (NSCDC), Kebbi State Command.

Speaking in an interview with journalists at the scene, Mohammed, said the gunmen came into the area and started operation.

“When they came to my house, I noticed some noise and understood that something was wrong.

“I have two exits in my house: one at the frontage while another by the garage.

“I decided that we should go out through the garage; unfortunately, upon opening the door, we met one of the bandits fully armed by the side of my car, we had to find another route and jumped into neighbouring house.

“The bandits broke into my house and started searching from room to room; unfortunately, my daughter was sleeping in her room, when they knocked she opened the room and they picked her up.”

A credible source said the bandits also attacked the house of one Malam Sanusi Nagoru who bravely fought with two of the bandits and overpowered them, adding that the man sought help from other people.

The source, however, said that nobody supported him to defeat the bandits, adding he had no option than run for his life.

“On seeing other bandits coming to assist them, the man forcefully pushed and threw these bandits away, came back and lucked up his door.

One of his wives came and blocked the door to deprive the bandits having access to the main entrance.

“The bandits opened fire on the door only to hit the woman on her lap, who is now responding to treatment at the Federal Medical Centre (FMC), Birnin Kebbi.” said the source.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Gwamnatin Najeriya Ta Shirya Da ASUU

 An kai matsaya tsakanin Kungiyar Malaman Jami'o'i ASUU in da gwamnatin tarayya ta amince da bukatunsu. A jiya jumu'a dai ne suka yi wani zama don ganin malaman sun janye yajin aikin da ya dauki watanni bakwai ana yi. A yanzu dai gwamntin Najeriya ta amince da cire malaman daga tsarin albashi na IPPIS wanda suka jima suna turjiya akai, kuma za ta biya malaman albashin duk watannin da su ke bi. Haka ma ministan kwadagon Najeriya Cris Ngige ya tabbatarwa manema labarai cewa, za a karawa malaman jami'ar alwus da zai kai naira biliyan 35 sabanin yadda yake a da na biliyan 30. Ngige ya kuma ce za a ci gaba da tattaunawa kan sabon tsarin albashi na UTAS muddin an kammala tsara shi. A nasu bangare kungiyar malaman jami'o'in sun yi maraba da wannan yunkuri, in da ake ganin matakin ga alama zai iya kawo karshen dogon yajin aikin da aka dade ana yi.

Me Ku Ka Sani Game Da Labari Maras Daɗi (Negative Story)?

Galibin wasu mutane na ganin 'yan jarida ba su cika bayar da labarai ma su daɗi ba face waɗanda suka shafi tashin hankali da tonon silili da ƙwanƙwanto da kuma na haɗurra. Wannan fahimta kuwa na da nasaba da kasa fahimtar aikin jaridar kansa da wanda ke yin sa. Ni a ganina duk wani labari da ya shafi ayyukan muggan mutane da ya munanawa mutane na gari shi zan mayarwa hankali domin fallasa mai mugunta da farantawa wanda aka zalunta. Bari mu soma da mai sauƙi kafin mu duba ma su sarkakiya. Idan haɗari ya faru, misali na mota ko jirgin sama ko na kasa ko kuma gobara ko ambaliyar ruwa; za mu bayar da labarin. Shin ka san ba muna bayar da labarin ne saboda kawai a ji an mutu ko an kaririye ko an yi hasarar dukiya ba? GA AMSA:  Game da haɗari ko gobara da sauran iftila'i mu kan bayar da wannan labari saboda bayyana halin waɗanda matsalar ta rutsa da su, domin samun agajin hukumomi da masu iya tallafawa. Mu kan bayar da labarin saboda jawo hankalin hukumomin tsaro da saura...