Skip to main content

Posts

Kasar Isra'ila Na Kaiwa 'Yan Jarida Hari

 GAZA: Wani hari ta sama da Isra’ila ta kai ya lalata wani dogon gini a birnin Gaza wanda ke dauke da ofisoshin kamfanin dillacin labarai na Associated Press da sauran kafafen yada labarai a yau Asabar, wannan farmakin sojin ya zo ne kwatsam ba tare da yin gargadi ga mazauna ginin ba, matakin da sojoji suka dauka na yin shiru a yayin fafatawarsu da kungiyar Hamas. Harin ta sama ya zo ne kasa da sa'a guda bayan da sojojin suka umarci mutane su fice daga ginin, wanda kuma ya hada da Al-Jazeera, da sauran ofisoshi da gidajen jama'a. Karfin harin ya ruguje daukacin ginin mai hawa 12, qanda ya haddasa turnukewar ƙura.  Babu wani bayani akan dalilin da ya sa aka kai harin.   Wannan sabon farmakin na zuwa ne sa’o’i bayan da wani harin sama da Isra’ila ta kai a wani sansanin ‘yan gudun hijira da ke da yawan jama’a a garin na Gaza da ya kashe Falasdinawa akalla 10 'yan asalin dangi daya, wadanda galibinsu kananan yara ne, a wani hari mafi muni da aka kai a rikicin da k...

Israel Targets Journalists

GAZA: An Israeli airstrike destroyed a high-rise building in Gaza City that housed offices of The Associated Press and other media outlets on Saturday, the latest step by the military to silence reporting from the territory amid its battle with the militant group Hamas. The strike came nearly an hour after the military ordered people to evacuate the building, which also housed Al-Jazeera, other offices and residential apartments. The strike brought the entire 12-story building down, collapsing with a gigantic cloud of dust. There was no immediate explanation for why it was attacked. The strike came hours after another Israeli air raid on a densely populated refugee camp in Gaza City killed at least 10 Palestinians from an extended family, mostly children, in the deadliest single strike of the current conflict. Both sides pressed for an advantage as cease-fire efforts gathered strength. The latest outburst of violence began in Jerusalem and has spread across the region, with...

Wata Mota Cike Da Harsasan Bindiga Ta Fada Rami A Garin Awka Na Jahar Imo

Hankalin jama'a yayi matukar tashi a jiya Lahadi biyo bayan gano wata babbar mota cike da harsasai masu rai a birnin Anacha na jahar Imo da ke kudu maso gabashin tarayyar Najeriya. Rahotannin da suka shigo muna na cewa jami'an tsaron cikin hanzari sun afkawa garin na kasuwanci domin daukar matakin gaggawa kan lamarin.  Babbar motar wadda ke dauke da kwaliyoyin harsasai masu rai ta fada cikin wani rami da ke kan titi, inda dukan harsasan suka zube. Wata majiya da ta tabbatar da faruwar lamarin ta ce: “Motar ta fadi, kuma duk titin na cike da harsasai.  Wasu yaran ma sun debi wasu da hannayensu suka gudu, kafin jami’an tsaro su iso wurin. ”  Majiyar ta ci gaba da bayyana cewa direban babbar motar da mai yi masa hidima sun yi watsi da motar bayan hatsarin ya faru, inda suka yi batan dabo zuwa inda ba a sani ba. Amma wata majiyar ta ce ‘yan sanda sun cafke direban. “Lamarin ya jawo jami'an tsaro masu yawa zuwa yankin hanyar Awka da da safiyar yau. 'Yan sanda sun...

Breaking: Chadian President Idris Deby Is Dead

  Chadian President Idris Deby died while leading the country's security forces over the weekend, fighting rebels on the northern country's border with Libya.  President Deby is widely expected to win the country's general election by 80 percent after seeking a sixth term.  The military has dissolved parliament and announced that it would hold power for 18 months before new elections.  Idris Deby took power in Chad in 1990 after overthrowing the government of former President Hissene Habry, and has ruled Chad for 30 years.

Da Dumi Dumi Shugaba Idris Deby Ya Mutu

Shugaban kasar Chadi Idris Deby ya mutu a lokacin da ya jagoranci dakarun tsaron kasar a karshen mako, wadanda ke fafatawa da 'yan tawaye akan iyakar kasar da Libya da ke arewacin kasar. Shugaba Deby wanda ake hasashen zai iya lashe babban zaben kasar da kashi 80 bayan ya nemi tsayawa takara a karo na shida. Yanzu dai dakarun sojin kasar sun rosa rusa majalisar dokokin tare da bayar da sanarwar rike madafun iko na tsawon watanni 18 kafin gudanar da sabon zabe. Idris Deby ya soma mulkin kasar Chadi a 1990 bayan ya yiwa gwamnatin tsohon shugaban kasar, Hissene Habry juyin mulki, in da kuma ya kwashe shekaru 30 akan karagar mulkin kasa ta Chadi.

Itikaf To Be Banned During This Ramadan - Sultan

The Nigerian Supreme Council of Islamic Affairs (NSCIA), under the leadership of Sultan of Sokoto, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, has called for a ban on Muslims planning to enter the mosque for the worship of Allah, known as the "Itkaf", during this year's Ramadan. According to the council the measure has been taken to curtail the spread of the Covid-19 in Nigeria.  The move comes at a time when political activities and other traditional ceremonies such as turbanning, are being  done in the country.  Last year, similar measures were taken in the name of preventing the Covid-19 epidemic,  but the goals were not achieved, as many in the community disobeyed the order.

Za A Dakatar Da Masu Itikafi Shiga Masallatai A Bana - Sarkin Musulmi

Majalisar koli ta lamurran addinin musulunci ta Najeriya, NSCIA,  karkashin jagorancin Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar III ta nemi da a hana musulmai masu shirin shiga itikaf don bautar Allah a wannan azumin Ramalana na bana, shiga kowane masallaci, sakamakon annobar korona na ci gaba da bazuwa a Najeriya. Wannan matakin dai na zuwa ne daidai lokacin da 'yan siyasa da masu nadin sarautu ke ci gaba da gudanar da harkokinsu cikin cin koso a Najeriya. Ko a bara ma an dauki matakai masu alaka da hakan, da sunan kandagarkin annobar Covid-19. To sai dai kwalliya ba ta biya kudin sabulu ba, kasancewar da dama daga al'umma ne suka bijerewa umurnin.