Skip to main content

Posts

Showing posts from May 31, 2026

Murtala Abdulkadir Dan Iya Ya Ci Gaba da Ƙarfafa Harkokin Ilimi da Haɗin Kan Al'umma a Sokoto

Hukumar Bayar da Tallafin Ƙaro Karatu ta Jihar Sokoto na ci gaba da taka muhimmiyar rawa wajen tallafa wa É—alibai da bunÆ™asa harkokin ilimi a faÉ—in jihar, Æ™arÆ™ashin jagorancin shugabanta, Murtala Abdulkadir Dan Iya. Murtala Dan Iya da gwamnan jihar Sokoto Dakta Ahmed Aliyu  Tun bayan hawansa wannan muÆ™ami, hukumar ta mayar da hankali wajen sauÆ™aÆ™a wa É—alibai samun tallafin karatu domin ci gaba da karatunsu a manyan makarantu daban-daban ci da wajen Najeriya. Masu amfani da shirin sun bayyana cewa tallafin na taimakawa wajen rage wa iyaye da É—alibai nauyin kuÉ—aÉ—en karatu da sauran buÆ™atun makaranta. Gwamnatin Jihar Sokoto Æ™arÆ™ashin jagorancin Gwamna Dakta Ahmed Aliyu ta ci gaba da nuna muhimmanci ga fannin ilimi ta hanyar tallafawa shirye-shiryen da suka shafi ci gaban É—alibai da inganta harkokin makarantu da samar da kayan aiki da kujeru da tura malaman jami'o'i n jihar waje domin karo karatu, matakin da shugaban hukumar karo ilimin ya dage wajen ganin ya samu nasar...