Skip to main content

Russia's Vladimir Putin To Self-Isolate Due to Covid-19

Russian President Vladimir Putin is going into self-isolation because of coronavirus cases in his inner circle, the Kremlin said Tuesday, adding that he tested negative for COVID-19.

The announcement came in the Kremlin’s readout of Putin’s phone call with Tajikistan’s president. Putin has been fully vaccinated with the Russian coronavirus vaccine Sputnik V, receiving his second shot in April.
Kremlin spokesman Dmitry Peskov told reporters that Putin is “absolutely healthy,” but will self-isolate after coming in contact with someone who contracted the virus. He didn’t clarify for how long Putin would remain in self-isolation, but assured that the president will continue working as usual.

Asked if Putin tested negative for the virus, Peskov said “definitely, yes.”
Peskov didn’t say who among Putin’s contacts were infected, saying only that there were several cases.
On Monday, the Russian president attended several public events. 
He greeted Russian Paralympians, attended military exercises conducted in coordination with Belarus, and met with Syrian President Bashar Assad.
During the meeting with the Paralympians, Putin mentioned that he “may have to quarantine soon.”
“Even in my circle problems occur with this COVID-19,” the Russian leader was quoted by the state RIA Novosti news agency as saying. “We need to look into what’s really happening there. I think I may have to quarantine soon myself. A lot of people around (me) are sick.”
Asked why Putin proceeded with public events on Monday, even though he already knew that there were coronavirus cases around him, Peskov said that the decision to self-isolate was made after “doctors completed their testing, their procedures.” Peskov assured that “no one’s health was endangered” at Monday’s events.

Russia’s daily new coronavirus infections in recent weeks have plateaued around 17,000-18,000, with the daily death toll remaining just under 800, the highest level in the pandemic. Nevertheless, hardly any virus restrictions are currently in place in Russia.
Russia’s state coronavirus task force has reported a total of 7.1 million confirmed coronavirus cases and 194,249 deaths. However, reports by the government’s statistical service Rosstat that tally coronavirus-linked deaths retroactively reveal much higher numbers.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Babbar Kotun Tarayya Ta Bayar Da Umurnin Soke Sashe na 84 Da Ya Hana Masu Rike Da Mukaman Siyasa Tsayawa Takara

Babbar Kotun Tarayya da ke zama a Umuahia, Jihar Abia, ta umurci Babban Lauyan Tarayya da ya gaggauta soke sashe na 84 (12) na sabuwar dokar zabe da aka yi wa kwaskwarima.  Yayin da yake rattaba hannu a kan kudirin dokar zabe a watan da ya gabata, shugaba Buhari ya bukaci majalisar dokokin kasar da ta soke sashe na 84 (12), wanda ya haramta wa mambobin majalisar zartaswa tsayawa takara ba tare da yin murabus ba. Shugaban ya kara da cewa, “Sashe na 84 (12) ya kunshi hana masu rike da mukaman siyasa damar kada kuri’a ko zabe a babban taro ko na kowace jam’iyya, domin gabatar da ‘yan takara a kowane zabe.  Sai dai Majalisar Dattawa ta ki yin la’akari da bukatar shugaban kasar, inda ta yi watsi da kudirin dokar da ke neman a yi wa sashen kwaskwarima, inda ‘yan majalisar suka jaddada cewa gyaran sashe na 84 (12) zai saba wa ma’aikatan gwamnati.  

Kungiyar Boko Haram Ta Dauki Alhakin Kisan Manoma 78 A Jahar Borno

A cikin wani sabon faifan bidiyo da kungiyar ta fitar a yau, shugabanta Abubakar Shikau ya ce su ne suka aikata kisan manoman a garin Zabarbarin jahar Borno. Shikau ya ce sun yi wannan ne saboda fansa game da abinda sojojin Najeriya ke yi musu da taimakon al'umma. In da ya ci gaba da cewa da dama daga mazauna yankunan na tseguntawa jami'an tsaro maboyarsu, wanda hakan kan kai ga kama su. Shugaban kungiyar ya ce, sun dauki matakin yanka duk wanda ya ci gaba da tseguntawa jami'an sojoji sirrinsu. Har kawo yanzu dai gwamnatin Najeriya ba ta mayar da martani kan wannan sabuwar sanarwa da kungiyar Boko Haram ta fitar ba.

Wike Ya Tona Magoya Bayan Atiku A Fadar Shugaban Ƙasa

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce abubuwan da suka faru a baya-bayan nan sun tabbatar masa da cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar da magoya bayansa, na taƙama da cewa ba sa buƙatar goyon bayan gwamnonin G5 kafin su ci nasara zaɓe, saboda wasu tsiraru a fadar shugaban ƙasa sun ba su tabbacin samun nasara a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Jaridar POLITICS NIGERIA  ta ruwaito cewa gwamnan yayi magana ne a garin Ibaka a yayin gangamin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar PDP reshen jihar Ribas na ƙaramar hukumar Okrika a ranar Juma’a. "Na ce an ba su tabbaci, amma wannan zaɓen ba zai dogara ne akan wannan tabbacin ba, yana kan tabbacin mutane ne,” in ji Wike. Gwamna Wike dai ya dage cewa har yanzu Atiku na buƙatar jihar Ribas don samun nasara ko kuma ya faɗi zaɓe a 2023. A cewarsa, “ko kuna so ko ba ku so, dole ne ku buƙaci jihar Ribas. Idan ba ku buƙatar Jihar Ribas to dole ne ku sha ƙasa. Idan kun ce ba ku son mu, lallai kuwa za ku gaz...

Malami Ya Ce Zai Bi Umurnin Kotu Ya Goge Sashe na 84 (12)

Ministan shari'ar Najeriya Abubakar Malami ya ce cikin gaggawa zai bi umurnin wata babbar kotun Najeriya da ta bukaci a goge sashe na 84 da ya tilasta duk masu rike mukaman siyasa aje mukamansu kwana 30 kafin zabe. KUNA IYA KARANTA: http://tantabaranews.blogspot.com/2022/03/babbar-kotun-tarayya-ta-bayar-da.html Malami dai ya tabbatar da cewa, zai yi ma dokar gyaran fuska. Tun da farko dai shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanyawa dokar hannu tare da rokon 'yan majalisar dattawan Najeriya da su yi ma ta kwaskwarima wajen cire wannan sashe, amma suka ki amincewa da wannan bukata. Wannan na zuwa ne kwanaki kalilan kafin gudanar da babban zaben jam'iyyar APC da zai gudana a ranar 26 ga wannan wata na Maris. Kuma a na ganin zai iya kara haifar da baraka cikin jam'iyyar.