Skip to main content

A Woman Kills Her Own Baby Burns Her Husband

The Ogun state Police Command has arrested a 43-year-old housewife and mother of five, Bisola Awodele, for allegedly pouring hot water on her husband, Peter Philips over accusation of being drunkard and abandoning his responsibility.

According to the police, the suspect had given birth to a baby about eight months ago, but she killed and secretly buried the baby out of frustration.

It was gathered that the suspect was arrested following a report by the husband at the Ota Divisional Police Headquarters, Ogun State.

The victim reportedly ran into the police station with burns all over his body and reported that there was a fight between him and his wife who accused him of always being drunk and in the process the wife picked up a pot of hot water and poured it on him.

Ogun state police spokesman, Abimbola Oyeyemi, who confirmed the incident on Sunday in Abeokuta said following receipt of the report,  the area commander, ACP Muhideen Obe, directed the operatives to effect the arrest of the woman.

“On interrogation, the suspect explained to the police how her husband was fond of coming home drunk and not contributing anything to her welfare and the children’s.

“She stated further that on that fateful day, the husband came home drunk as usual, and while she was complaining about his drunkenness,  he started insulting her and her parents which infuriated her,” he said.

Oyeyemi said the commissioner of police, Edward Awolowo Ajogun, had ordered the immediate transfer of the case to state criminal investigation and intelligence department for further investigation and prosecution.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Kungiyar Boko Haram Ta Dauki Alhakin Kisan Manoma 78 A Jahar Borno

A cikin wani sabon faifan bidiyo da kungiyar ta fitar a yau, shugabanta Abubakar Shikau ya ce su ne suka aikata kisan manoman a garin Zabarbarin jahar Borno. Shikau ya ce sun yi wannan ne saboda fansa game da abinda sojojin Najeriya ke yi musu da taimakon al'umma. In da ya ci gaba da cewa da dama daga mazauna yankunan na tseguntawa jami'an tsaro maboyarsu, wanda hakan kan kai ga kama su. Shugaban kungiyar ya ce, sun dauki matakin yanka duk wanda ya ci gaba da tseguntawa jami'an sojoji sirrinsu. Har kawo yanzu dai gwamnatin Najeriya ba ta mayar da martani kan wannan sabuwar sanarwa da kungiyar Boko Haram ta fitar ba.

Wike Ya Tona Magoya Bayan Atiku A Fadar Shugaban Ƙasa

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce abubuwan da suka faru a baya-bayan nan sun tabbatar masa da cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar da magoya bayansa, na taƙama da cewa ba sa buƙatar goyon bayan gwamnonin G5 kafin su ci nasara zaɓe, saboda wasu tsiraru a fadar shugaban ƙasa sun ba su tabbacin samun nasara a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Jaridar POLITICS NIGERIA  ta ruwaito cewa gwamnan yayi magana ne a garin Ibaka a yayin gangamin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar PDP reshen jihar Ribas na ƙaramar hukumar Okrika a ranar Juma’a. "Na ce an ba su tabbaci, amma wannan zaɓen ba zai dogara ne akan wannan tabbacin ba, yana kan tabbacin mutane ne,” in ji Wike. Gwamna Wike dai ya dage cewa har yanzu Atiku na buƙatar jihar Ribas don samun nasara ko kuma ya faɗi zaɓe a 2023. A cewarsa, “ko kuna so ko ba ku so, dole ne ku buƙaci jihar Ribas. Idan ba ku buƙatar Jihar Ribas to dole ne ku sha ƙasa. Idan kun ce ba ku son mu, lallai kuwa za ku gaz...