Skip to main content

NDE Has Begun Training 50 People on Entrepreneurship and Financial Counselling in Sokoto

National Directorate of Employment (NDE) has begun training 50 people on entrepreneurship and financial counselling in Sokoto on Monday 7th March, 2022, to enable them contribute to national development.
Director-General of NDE, Mr Abubakar Nuhu Fikpo, represented by the Sokoto State Coordinator, Mrs Eunice J. Danmallam, said this at the opening of the five-day training held at Shamsuddeen Plaza Sokoto.
According to her the training would enable unemployed graduates of tertiary institutions to become self-reliant through the vehicle of entrepreneurship.
She said that the goal of the training was to unleash the potentials of the participants and they will be sensitized on the realities of the Nigerian labour market and trained on the types of businesses that fit their interests, skills and competencies.
Beneficiaries will be trained on how to write viable feasibility studies with which to source for funds to expand or establish their businesses.
However, the coordinator called other tiers of government, the private sector and other well-meaning Nigerians to join forces with Federal Government in the fight against mass unemployment in the country.
 Also speaking, some of the participants described NDE as the leading agency in various Skills Acquisition, job creation and poverty reduction hence, promised to make good use of the training.

Comments

Unknown said…
Good job

Wadanda aka fi karantawa

An Sako Ƙarin Fasinjojin Jirgin Ƙasa Bakwai Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Wasu fasinjoji bakwai da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa na ranar 28 ga Maris a jihar Kaduna sun samu 'yanci. An sako mutanen ne a safiyar Laraba bayan sun shafe kwanaki 135 a hannun ‘yan ta’addan. Sai dai ba a bayyana ko an biya kudin fansa ga 'yan ta'addar domin a sako su ba. Ɗaya daga waɗanda suka shiga sasantawar mai suna Tukur Mamu, ya fada  a wata sanarwa a ranar Laraba cewa shida daga cikin wadanda aka sako ‘yan gida daya ne, wadanda suka hada da ma’aurata da ‘ya’yansu hudu.  Sanarwar ta ce an sako yaran da iyayensu ne bayan da Sheik Ahmad Gumi ya shiga tsakani

Wanene Ɗan Jarida?

Ɗan jarida mutum ne kamar kowa, sai dai tunaninsa da manufofinsa kan tafi daidai ne kawai da ra'ayin MASU SAURARO ta fuskokin da suka shafi aikinsa. Ya zama mai wakiltar waɗanda ba su da baki ne ko kafafuwan zuwa, kuma idanuwan talakawa a kowane lokaci. Idan ka nuna ma sa launi shuɗi, ƙoƙarin ya ke ya tabbatar da launin nan shuɗi ne ziryan ko yana da garwaye? Idan ka ce ma sa labarin abu kaza ya faru, ba zai ce a'a ba kuma ba zai ce eh ba, aikinsa shi ne TABBATARWA . Idan mai sauraro namiji ne ko mace ko mai ra'ayin wani addini ko akida ko mai kuɗi ko talaka, ɗan jarida kan GIRMAMA kowa, kuma zai ɗauki kowa a matsayin DAIDAI ta fuskar ba su damar bayyana ra'ayoyinsu. Ɗan jarida kan tafi da zamani, ya kuma rungumi fasahar da ƘIRƘIRA ta kawo domin tafiya daidai lokaci. A kowace marra GASKIYA ita ce madogarar ɗan jarida, kuma wannan kan ƙara sa masu sauraro su amince da shi. Amma kuma, dole ne ɗan jarida ya zama MAI IKON KANSA , ba zai yi ma kowa alfarma b...