Skip to main content

Patience Jonathan Na Cikin Tsaka Mai Wuya

 

Mai shari’a T.G Ringim na babbar kotun tarayya da ke Legas ya tsayar da ranar 7 ga watan Oktoba, 2021, don sauraren karar da ke neman a kwace dala mikiyan 5.78 da wasu karin dala biiyan N2.4 da ke da nasaba da uwargidan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan.

A ranar 26 ga watan  Afrilun shekarar 2017, mai shari'a Mojisola Olatoregun ta bayar da umarnin a kwace kudaden na wani dan lokaci bayan da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ce suna da alaka da zambar karkatar da kudade.

Hasalima, baya ga wani asusun Patience na sirri mai kimanin dala miliyan 5.78, alkalin ya kuma daskarar da wasu asusun da ke da nasaba da ita ciki har da wani asusun da ta ke a bankin Ecobank tare da ragowar wasu naira biliyan 2.4 da aka bude da sunan kamfunnan La Wari Furniture da Bath Limited.

Amma kokarin tabbatar da umurnin ya gamu da cikas kasancewar lauyan Patience, Ifedayo Adedipe (SAN) da Cif Mike Ozekhome (SAN), lauya ma kare kamfunnan La Wari Furniture da Bath Limited, sun nuna turjiya kan amincewa da shi.

Daga baya lauyoyin biyu sun daukaka kara, in da suke neman ta yi watsi da umarnin kwace kayayyakin na wani dan lokaci tare da kwato kudaden amma Kotun Kolin ta goyi bayan umarnin karamar kotun.

Duk da haka, a tsakiyar lokacin da aka kammala sauraren karar kan kudaden da aka ambata, mai shari'a Olatoregun ya yi ritaya daga daga muminsa a shekarar 2019.

Wannan lamarin ya tilasta wa Alkalin Kotun da ya sake tura batun zuwa ga Mai shari’a Chuka Obiozor don ya saurari hukuncin amma bai saurari karar ba kafin a tura shi Benin.

 A ci gaba da shari’ar a ranar Litinin, Lauyan EFCC, Rotimi Oyedepo, ya yi wa Mai Shari’a Ringim bayanin yadda lamarin ya ke, yayin da lauya mai kare Patience ya sanar da alkalin cewa an dage shari’ar don neman karin bayani saboda ta zo ne a karon farko a gabansa.

Lauyan kamfanonin a nasa bangaren ya bukaci kotun da ta dage shari’ar inda ya ke cewa ta dawo sabuwa fil kuma yana da niyyar shigar da takardar neman kalubalantar gaba dayan yadd aka gudanar da shari’ar.

Ya kuma bukaci kotun da ta ba da dogon lokaci don ba shi damar gabatar da takardar neman hakan.

Da yake amsawa, Oyedepo ya ki amincewa da bukatar sannan ya roki kotun da kar ta bayar da irin wannan a bisa hujjar cewa akwai wani tsari da aka shimfida a Sashe na 17 na Dokar Hukumar Yaki da Almubazzaranci da Dukiyar Jama'a da Sauran Laifuka, wadanda EFCC ta bi diddigi ya zuwa matakin da y sahalewa kotu damar kwace kudaden.

A kokacin zaman kotun Mai Shari'a Ringim ya bayyana cewa shari'ar na da matukar muhimmanci, babu wani mataki da zai iya kakubalantar ta 

 Ya ce, “A ra’ayina na tawali’u, akwai hanyar da za a bi  wajen daukan matakin kalubalantar hukunci ba lallai sai an dage shari'ar ba, wanda a wannan matsayi da aka kai kotu ba ta da qani hurumi na dage shari'ara

 “Amma, kuma kotun ba za ta hana bukatar ba, sakamakon haka, an umarci wanda ake kara na biyu da ya gabatar da bukatar, idan akwai, a cikin kwanaki 14 daga yau, kuma mai shigar da karar zai sami mako guda ya amsa.  Za a saurare shi tare da aiwatar da kudirin kwace kudaden, wanda kuma zai iya zama mataji na karshe.”in ji mai shari'a Ringim.

Mai shari'a Ringim ya dage zaman shari’ar har zuwa ranar 7 ga watan Oktoba, 2021.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Iran seeks talks with us after threat of attack – Trump

U.S. President Donald Trump has said that Iranian authorities have contacted the United States to seek talks, following his threat to take military action over the killing of protesters in the country. Trump made the statement while speaking to journalists, saying that a meeting between the two sides has already been planned, but that the United States might take some action before the meeting takes place. Meanwhile, a human rights organization in Iran says it has confirmed the deaths of nearly 500 people since the outbreak of the protests. Likewise, some circulating video clips show a site outside Iran where bodies are being kept, with people going there to search for the remains of their relatives who have gone missing.

INEC Ta Nemi A Kama Kwamishinan Da Ya Sanar Da Sakamakon Zaɓen Adamawa

Bayan kammala wani zaman tattaunawa a jiya talata da Hukumar ta INEC ta yi a Abuja dangane da dambarwar da ta faru a jahar Adamawa.  Hukumar ta fitar da sanarwar matakin da ta ɗauka a shafinta na twitter, inda ta yi kira ga Sifetan 'yan sanda na ƙasa da ya gurfanar tare da tuhumar tsohon kwamishinan zaɓen jahar Barista Hudu Yunusa Ari. Ta kuma nemi Sakataren Gwamnatin Tarayya da ya ja hankakin hukumomin da ke da alhakin naɗa kwamishinonin zaɓe domin ɗaukar matakin da ya dace. Wannan dambarwar ta soma ne tun daga ranar Lahadi lokacin da kwamishinan zaɓen ya ayyana A'ishatu Ɗahiru Binani a matsayin wadda aka zaɓa gwamnar jahar Adamawa gabanin a kammala tattara sakamakon zabe.

Stepping Down Not The Right Option - Osinbajo

Vice president Yemi Osinbajo has denied reports that he intends to step down for a certain presidential aspirant ahead of the presidential primary of the All Progressives Congress (APC). The denial is contained in a statement by the chairman of Osinbajo’s campaign council, Richard Akinnola on Sunday. According to the statement, the people behind the speculation are “afraid of the huge political support base of the Vice President, Prof. Yemi Osinbajo,” adding that the VP is ready for the presidential primary scheduled to hold between June 6 and 8. The campaign council “welcomes our distinguished delegates from across the country to Abuja for our presidential primaries. “As you settle down in Abuja, we implore you to kindly disregard various fake news making the rounds that Prof. Yemi Osinbajo has stepped down. “Osinbajo would be hoping to clinch the ticket of the ruling party with much desire to take over from his principal, President Muhammadu Buhari at the end of his tenur...

An Sako Ƙarin Fasinjojin Jirgin Ƙasa Bakwai Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Wasu fasinjoji bakwai da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa na ranar 28 ga Maris a jihar Kaduna sun samu 'yanci. An sako mutanen ne a safiyar Laraba bayan sun shafe kwanaki 135 a hannun ‘yan ta’addan. Sai dai ba a bayyana ko an biya kudin fansa ga 'yan ta'addar domin a sako su ba. Ɗaya daga waɗanda suka shiga sasantawar mai suna Tukur Mamu, ya fada  a wata sanarwa a ranar Laraba cewa shida daga cikin wadanda aka sako ‘yan gida daya ne, wadanda suka hada da ma’aurata da ‘ya’yansu hudu.  Sanarwar ta ce an sako yaran da iyayensu ne bayan da Sheik Ahmad Gumi ya shiga tsakani

92 Feared Dead As Oil Tanker Explodes in Sierra Leone

A huge oil tanker explodes in Sierra Leone's capital;  more than 90 people are feared dead.  Many people were injured, and most were seriously injured.  Local reports say Freetown hospitals are overcrowded.  The bomber struck shortly after noon in front of a petrol tanker.  Pictures posted on social media showed the blaze burning at the scene as the fuel spread, with several cars burning and causing an explosion.  The chairman of the National Emergency Management Agency, Lieutenant-General Brima Sesay, described the situation as "extremely serious" and said the bodies had been burnt. Bashir Ahmad Zubairu is a multi-media journalist in Nigeria Email: bashir.visionfmradio@gmail.com

We Are Not Exceptional - Zamfara State Legislators

The Zamfara state government has taken a stand against President Muhammadu Buhari's order to ban all flights across the state. State legislators voted against the move, describing it as action speaks louder than words. One of the law makers in the state who came up with the bill, Faruku Dosara, slammed the federal government and retaliated against President Buhari's security adviser, retired Major General Babagana Munguno, for his alleged negligence in the issues concerning security and prosecuting suspects involved in the case. About 300 Jangebe Science Secondary School students were recently abducted and held captive by gunmen for several days before being released, which experts say a ransom must be paid before a deal can be reached. Faruku Dosara said, "It is not only Zamfara State that has the issue of kidnapping in Nigeria, there are Dabchi, Kangara, Chibok and Kagara in Niger State. Why is Zamfara different? We are not exceptional". In a...

Why are Arab countries worried about the possible collapse of Iran’s government?

After tensions flared between Washington and Tehran following the Iranian government’s brutal crackdown on protesters, Saudi Arabia, Qatar, and Oman launched a major effort to prevent U.S. President Donald Trump from attacking Iran, out of fear that such a move would trigger a “devastating reaction in the region,” a senior Saudi official told AFP. The Saudi official said the three Gulf countries carried out intense diplomatic efforts to persuade the U.S. president to give Iran’s leaders an opportunity to show remorse, adding that communication channels remain open to help build mutual trust. How do the Persian Gulf countries view their “neighbor plagued by instability,” and what are their concerns about its current situation? Gulf diplomacy in a critical moment. The possibility of U.S. military action against Iran has been a key issue causing serious concern in Arab diplomatic efforts, especially among countries of the Gulf region. This concern stems from their proximity to...

Hukumar Hana Fasa Kwabri Ta Najeriya Ta Kama Buhunan Naman Jaki 1,339

Hukumar ta bayyana kama wannan adadin buhunan naman jaki ne a jahar Kabi da ke arewa maso yammacin Najeriya da aka kiyasta kudinsu ya haura naira miliyan 40. Shuguban hukumar ta kastam Joseph Attah ya ce sun yi nasarar kama kyafaffen naman jakin ne da aka shirya fita da shi. A cewar sa wadanda aka kama da naman sun bayyanawa hukumar cewa fiye da jakuna dubu daya suka yanka kafin su tara wannan adadi. Gwamnatin Najeriya dai ta haramta safarar jakuna zuwa kasashen ketare musamman kasar Sin, wadda ke sahun gaba wajen sayen jakuna a kasashen Afirka da suka hada da Najeriya da Nijar da Mali da Sudan da sauran su. A halin da ake ciki yanzu haka jakuna na barazanar karewa a duniya sakamakon yawan safarar su da ake tare da sarrafa nama da fatarsu ta wasu hanyoyi na daban. Hasalima dai, jaki dabba ce da kan hai fi da daya kwal a cikin shekaru ba kamar sauran dabbobi ba da ke haihuwa biyu zuwa uku a shekara.

'Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidajen Ma'aikatan Filayen Jiragen Saman Najeria Tare Da Sace Mutum 11

Rahotanni sun ce wasu ‘yan bindiga sun kai hari a gidajen ma'aikatan Hukumar Filin Jirgin Saman Tarayyar Najeriya da ke Kaduna, inda suka yi awon gaba da akalla mutane 11. Rahotannin baya-bayan nan sun kuma bayyana cewa ‘yan bindigar sun yi nasarar sace ma’aikacin Hukumar Kula da Sararin Samaniyar Najeriya (NAMA)A, da matarsa, da jami’in Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa (NIMET) da ya’yansa, kuma har yanzu ba a san inda suke ba. Satar mutane ya zama ruwan dare a Najeriya a yau, kuma kusan kowace safiya ana samun rahotannin kashe-kashe ko satar mutane don neman kudin fansa.  A makon da ya gabata ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin kawo karshen satar mutane a Najeriya amma ga dukkan alamu kalaman nasa ba su yi tasiri ba. 

Gunmen Killed Suswam Elder Brother

Gunmen in a car have killed Terkula Suswam, the elder brother of former Benue State Governor Gabriel Suswam. They also killed his aide in an attack that occurred at Anyiin in Gaambetiev of Logo Local Government Area at about 8.40 pm in the late evening. An eyewitness said he was working outside his compound when a Toyota car, speedily approached him. The source said the victim suspected the vehicle’s occupants to be gunmen and attempt to run into the compound before he was shot. Recent attacks and kidnapping in Nigeria lead thousand of people to leave their homes and instead end up as refugees in other places and this stuation put many in dillema.