Skip to main content

Buhari Mourns the Loss of Nigerian Soldiers.

Photo - Nigerian Army
Nigerian President Muhammadu Buhari and Borno State Governor Babagana Umara Zulum are mourning the death of Brigadier General Dzarma Zirkusu by ISWAP militants on Saturday.

The president said he was "deeply saddened" by the news of the death of the general and three other soldiers who were ambushed by gunmen in Askira Uba, Borno State.

 "I am not happy about the death of General Dzarma Zirkusu and the three soldiers who sacrificed their lives. Nigeria has lost its courage. I commend their efforts. May God have mercy on them," Buhari said in a statement from his palace.

On the other hand, Governor Zulum also offered his condolences to the Nigerian Army, thanking all the troops for what he called their "commitment to Nigeria".

Nigerian soldiers have been killed in an ambush by ISWAP militants on their base in Askira Uba.

The military killed several militants and destroyed their weapons in the fighting, according to a report by the Nigerian military.

Bashir Ahmda Zubairu is Multimedia Journalist in Nigeria

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Gwamnatin Najeriya Ta Shirya Da ASUU

 An kai matsaya tsakanin Kungiyar Malaman Jami'o'i ASUU in da gwamnatin tarayya ta amince da bukatunsu. A jiya jumu'a dai ne suka yi wani zama don ganin malaman sun janye yajin aikin da ya dauki watanni bakwai ana yi. A yanzu dai gwamntin Najeriya ta amince da cire malaman daga tsarin albashi na IPPIS wanda suka jima suna turjiya akai, kuma za ta biya malaman albashin duk watannin da su ke bi. Haka ma ministan kwadagon Najeriya Cris Ngige ya tabbatarwa manema labarai cewa, za a karawa malaman jami'ar alwus da zai kai naira biliyan 35 sabanin yadda yake a da na biliyan 30. Ngige ya kuma ce za a ci gaba da tattaunawa kan sabon tsarin albashi na UTAS muddin an kammala tsara shi. A nasu bangare kungiyar malaman jami'o'in sun yi maraba da wannan yunkuri, in da ake ganin matakin ga alama zai iya kawo karshen dogon yajin aikin da aka dade ana yi.