Skip to main content

NDLEA Arrests A Dangerous Transborder Drug Trafficker


The National Drug Law Enforcement Agency has arrested a transborder drugtrafficer simply identified as Nkem Timothy, alias Auwalu Audu, in Sokoto State with 62 wraps of substance suspected to be cocaine weighing 1.550kg worth about N1bn
According to NDLEA, the suspect, 36-year-old Nkem Timothy, alias Auwalu Audu, was arrested with 62 wraps of cocaine substance weighing 1.550kg, which has an estimated street value of about N1bn.
The agency’s Director, Media and Advocacy, Mr. Femi Babafemi, mentioned that the suspect was arrested while trying to cross to Algeria through the Niger Republic.
He quoted the acting state Commander of NDLEA in Sokoto, Bamidele Segun, as saying that the suspect was intercepted on a motorcycle around the Baggage area at Illela border while trying to cross to Niger Republic, with his final destination meant to be Algeria, where he resides.
Daily Star Nigeria gathered that the illicit drug was neatly concealed inside Youghurt bottles.
“He was found with an ECOWAS passport with different name written as Auwalu Audu, but he gave his real name as Nkem Timothy,” the Commander stated, adding that his men had commenced further investigation to unravel his sponsor and other members of the transborder drug cartel.
“This is a ground breaking feat for us in the command as seizure of this magnitude of type A drug (cocaine) has never been made in Sokoto command before.”
In a similar incident the Adamawa State Command of the agency has also arrested one Umar Mohammed with 82 blocks of compressed cannabis sativa weighing 70kg.
It was revealed that the suspect was arrested at Lafiya Lamurde area of Adamawa state.
The Chairman/Chief Executive of the NDLEA, Brig-Gen. Mohammed Buba Marwa (Retd), while reacting to the seizures,commended the two commands and charged them to remain vigilant and ensure no illicit drug goes in or out of their areas of responsibility.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

Gwamnatin Najeriya Ta Shirya Da ASUU

 An kai matsaya tsakanin Kungiyar Malaman Jami'o'i ASUU in da gwamnatin tarayya ta amince da bukatunsu. A jiya jumu'a dai ne suka yi wani zama don ganin malaman sun janye yajin aikin da ya dauki watanni bakwai ana yi. A yanzu dai gwamntin Najeriya ta amince da cire malaman daga tsarin albashi na IPPIS wanda suka jima suna turjiya akai, kuma za ta biya malaman albashin duk watannin da su ke bi. Haka ma ministan kwadagon Najeriya Cris Ngige ya tabbatarwa manema labarai cewa, za a karawa malaman jami'ar alwus da zai kai naira biliyan 35 sabanin yadda yake a da na biliyan 30. Ngige ya kuma ce za a ci gaba da tattaunawa kan sabon tsarin albashi na UTAS muddin an kammala tsara shi. A nasu bangare kungiyar malaman jami'o'in sun yi maraba da wannan yunkuri, in da ake ganin matakin ga alama zai iya kawo karshen dogon yajin aikin da aka dade ana yi.

Me Ku Ka Sani Game Da Labari Maras Daɗi (Negative Story)?

Galibin wasu mutane na ganin 'yan jarida ba su cika bayar da labarai ma su daɗi ba face waɗanda suka shafi tashin hankali da tonon silili da ƙwanƙwanto da kuma na haɗurra. Wannan fahimta kuwa na da nasaba da kasa fahimtar aikin jaridar kansa da wanda ke yin sa. Ni a ganina duk wani labari da ya shafi ayyukan muggan mutane da ya munanawa mutane na gari shi zan mayarwa hankali domin fallasa mai mugunta da farantawa wanda aka zalunta. Bari mu soma da mai sauƙi kafin mu duba ma su sarkakiya. Idan haɗari ya faru, misali na mota ko jirgin sama ko na kasa ko kuma gobara ko ambaliyar ruwa; za mu bayar da labarin. Shin ka san ba muna bayar da labarin ne saboda kawai a ji an mutu ko an kaririye ko an yi hasarar dukiya ba? GA AMSA:  Game da haɗari ko gobara da sauran iftila'i mu kan bayar da wannan labari saboda bayyana halin waɗanda matsalar ta rutsa da su, domin samun agajin hukumomi da masu iya tallafawa. Mu kan bayar da labarin saboda jawo hankalin hukumomin tsaro da saura...