Skip to main content

Tinubu Na Gaban Tambuwal A Sokoto

Asiwaju Bola Tinubu, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, ya ba Atiku Abubakar, ɗan takarar jam’iyyar PDP a jihar Sokoto rata a jahar.  
Duk da cewa akwai kananan hukumomi 23 a jihar, Tinubu ya tattara mafi yawan kuri’u a kananan hukumomi 10.
Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 101,608, Alhaji Atiku Abubakar ya samu kuri’u 98,080 yayin da Sanata Rabi’u Kwankwaso na jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) ya zo na uku da kuri’u 314 sannan Peter Obi na jam’iyyar Labour ya samu kuri’u 171.

Kananan Hukumomin Da Aka Samu Sakamakonsu

TURETA

 Waɗanda aka yi ma rajita: 40,746
 Waɗanda aka tantance: 16,516

 APC 7, 684
 LP.  1
 NNPP.  9
 PDP.  8, 144

 KWARE

 Waɗanda aka yi ma rajita 74,056
 Waɗanda aka tantance 24,776

 APC 10,485
 LP.  63
 NNPP.  11
 PDP.  12,242

 BODINGA 

Waɗanda aka yi ma rajita 86,139
 Waɗanda aka tantance 28,054

 A 1
 AA0 ku
 AAC.  9
 ADC.  21
 ADB.  93
 APC 13,384
 APGA 26
 APM.  7
 APP 5
 BP.  1
 LP.  10
 NNPP.  39
 NRM.  33
 PDP.  13,559
 PRP  11
 SDP.  1
 YPP.  7
 ZLP.  2

 Jimlar ingantattun ƙuri'u 27,209
 Ƙuri'un da aka ƙi. 642
 Jimilar ƙuri'un da aka kaɗa:  27,851

 SHAGARI

 Masu jefa ƙuri'a 68,033
 Masu kada ƙuri'a 25,857

 A. 3
 AA. 2
 AAC. 5
 ADC. 16
 ADB. 26
 APC. 11,355
 APGA. 28
 APM.  7
 APP. 9
 BP.  3
 LP.  3
 NNPP. 47
 NRM. 22
 PDP. 13,009
 PRP. 14
 SDP. 7
 YPP. 3
 ZLP. 4

 Jimlar ingantattun ƙuri'u 24,563
 Ƙuri'un da aka ƙi: 924
 Jimlar kuri'un da aka kada;  25,487

 GUDU

 Waɗanda aka yi ma rajita.  47,199
 Waɗanda aka tantance:  22,081

 A 4
 AA 8
 AAC.  2
 ADC.  6
 ADB.  49
 APC. 11,194
 APGA. 58
 APM. 21
 APP. 16
 BP.  4
 LP.  23
 NNPP. 70
 NRM. 39
 PDP. 9,295
 PRP.  40
 SDP. 10
 YPP. 11
 ZLP.  6

 Jimlar ingantattun ƙuri'u 20,856
 Ƙuri'un da suka aka ƙi: 1095
 Jimilar kuri'un da aka kaɗa.  21,951

 YABO

 Waɗanda aka yi ma rajita: 63,837
 Waɗanda aka tantance: 23,336

 A. 3
 AA. 8
 AAC. 14
 ADC. 17
 ADP. 50
 APC. 10,650
 APGA. 40
 APM. 17
 APP. 14
 BP.  2
 LP.  9
 NNPP.  32
 NRM.  26
 PDP.  11,269
 PRP  7
 SDP.  6
 YPP.  10
 ZLP.  0

 Jimlar ingantattun ƙuri'u: 22,178
 Ƙuri'un da aka ƙi: 1037
 Jimilar ƙuri'un da aka kada: 23,215



 RABA

 Waɗanda aka yi ma rajita:  63,339
 Waɗanda aka tantance:  11,800

 A 2
 AA 2
 AAC.  2
 ADC.  5
 ADP.  32
 APC. 5,584
 APGA. 16
 APM.  2
 APP. 4
 BP.  2
 LP.  3
 NNPP.  48
 NRM.  10
 PDP.  5,490
 PRP.  3
 SDP.  2
 YPP.  1
 ZLP.  0

 Jimlar ingantattun ƙuri'u: 11,208
 Ƙuri'un da aka ƙi: 335
 Jimilar ƙuri'un da aka kada.  11,543

 TANGAZA

 Waɗanda aka yi ma rajita: 64,272
 Waɗanda aka tantance: 18,448

 A. 11
 AA. 3
 AAC. 5
 ADC. 22
 ADP. 166
 APC.10,331
 APGA. 50
 APM. 17
 APP. 13
 BP. 5
 LP. 25
 NNPP.  28
 NRM. 28
 PDP. 6,594
 PRP  13
 SDP. 10
 YPP. 14
 ZLP. 10

 Jimlar ingantattun ƙuri'u: 17,345
 Ƙuri'un da aka ƙi: 1,203
 Jimilar ƙuri'un da aka kada.  18,548



 BINJI 

 Waɗanda aka yi ma rajita: 49,893
 Waɗanda aka tantance:  20,004

 A. 3
 AA. 3
 AAC. 4
 ADC. 8
 ADP. 29
 APC. 9,953
 APGA 29
 APM.  11
 APP 7
 BP.  5
 LP.  15
 NNPP.  23
 NRM.  18
 PDP.  8,646
 PRP  14

WURNO

 Waɗanda aka yi ma rajita:  63,721
 Waɗanda aka tantance:    21,550

 A. 2
 AA0 ku
 AAC. 0
 ADC. 9
 ADP. 20
 APC. 10,988
 APGA. 21
 APM. 4
 APP. 4
 BP. 0
 LP. 19
 NNPP.  7
 NRM. 18
 PDP.  9,832
 PRP.  9
 SDP.  5
 YPP.  9
 ZLP.  2

 Jimlar ingantattun ƙuri'u: 20,949
 Ƙuri'un da aka ƙi:  395
 Jimilar ƙuri'un da aka kada:  21,344

Tantabara News za ta ci gaba da kawo muku cikakken sakamako da zarar Hukumar Zaɓe INEC ta sanar a hukumance.

Comments

Wadanda aka fi karantawa

"Ba Ni Goyon Bayan Kowane Dan Takara" - Shugaba Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bauyana cewa bai zabo kowane dan takara ba, akan haka a bar daliget su zabi wanda 'yan jam'iyya ke so. Bayan ganawa da shugaban kasan jim kadan bayan da shugaban jam'iyyar APC Sanata Abdullahi Adamu ya ayyana Sanata Ahmed Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa na APC, karkashin jagorancin gwamnan jahar Kebbi Atiku Bagudo, sun ce sun tabbatar ma shugaba Buhari cewa har yanzu suna kan bakansu na mika mulki ga kudu. Wannan dai ya nuna daga gobe takara jam'iyyar APC za ta gudanar da zaben fitar da gwani.

Babbar Kotun Tarayya Ta Bayar Da Umurnin Soke Sashe na 84 Da Ya Hana Masu Rike Da Mukaman Siyasa Tsayawa Takara

Babbar Kotun Tarayya da ke zama a Umuahia, Jihar Abia, ta umurci Babban Lauyan Tarayya da ya gaggauta soke sashe na 84 (12) na sabuwar dokar zabe da aka yi wa kwaskwarima.  Yayin da yake rattaba hannu a kan kudirin dokar zabe a watan da ya gabata, shugaba Buhari ya bukaci majalisar dokokin kasar da ta soke sashe na 84 (12), wanda ya haramta wa mambobin majalisar zartaswa tsayawa takara ba tare da yin murabus ba. Shugaban ya kara da cewa, “Sashe na 84 (12) ya kunshi hana masu rike da mukaman siyasa damar kada kuri’a ko zabe a babban taro ko na kowace jam’iyya, domin gabatar da ‘yan takara a kowane zabe.  Sai dai Majalisar Dattawa ta ki yin la’akari da bukatar shugaban kasar, inda ta yi watsi da kudirin dokar da ke neman a yi wa sashen kwaskwarima, inda ‘yan majalisar suka jaddada cewa gyaran sashe na 84 (12) zai saba wa ma’aikatan gwamnati.  

DA DUMI-DUMI 'Yan Majalisar Amurka Sun Soma Zama Don Tsige Trump

'Yan majalisar dokokin Amurka sun soma wani zama na musamman yanzu haka, don shirin tsige shugaba Donald Trump, ana sauran kwanaki 9 kacal a rantsar da zababben shugaban kasar Joe Biden. Kakakin majalisar dattawan kasar Nancy Pelosi a wata hira da tashar talabijin ta NBC, ta ce, "Mista Trump zai fuskanci zahiri ta hanyar girbar abinda ya shuka". Ta ce za su nemi mataimakinsa Mike Pence ya aminta tare da sa hannu akan kudurin dokar da zai nuna amincewa da cewa shugaba Trump bai dace ya shugabanci kasar ba, ko kuma idan har hakan ta ci tura, su soma jefa kuri'ar amincewa da tsige shi a tsakiyar makon nan. Idan har hakan ta tabbata wannan ya nuna Trump ne shugaban Amurka na farko da aka taba tsigewa har sau biyu. Kuma hakan zai bata ma sa suna da makomar siyasa nan gaba. Masana shari'a na ganin bayan tsige shi, zai iya fuskantar tuhuma akan zargin ingiza magoya bayansa su kai hari da zanga-zanga a majalisar dokokin kasar, domin hana amincewa da zaben Joe ...

Jahohin Zamfara, Kaduna Da Jigawa Sun Bada Umurnin Rufe Makarantun Boko

Jahar Jigawa ta bayar da umurnin rufe makarantun Boko daga yau din nan laraba har zuwa wani lokacin da ba a bayyana ba. Jahohi irin su Kaduna, Kano da Sokoto sun bi sahu. Wannan mataki dai a cewar gwamnatin jahar jigawa na da alaka ne da matsalar ci gaba da yaduwar annobar korona. Amma da dama na ganin hakan bai rasa nasaba da harin da 'yan bindiga suka kai a wata makarantar kimiyya ta kwana da ke Kankarar jahar Katsina ranar jumu'ar da ta gabata ne, in da ake jin sun yi awon gaba da dalibai kusan 500. A jiya kungiyar Boko Haram ta fito ta yi ikirarin daukar alhakin sace yaran, abinda ya jefa tsoro da zullumi a zukatan al'umma.

Malami Ya Ce Zai Bi Umurnin Kotu Ya Goge Sashe na 84 (12)

Ministan shari'ar Najeriya Abubakar Malami ya ce cikin gaggawa zai bi umurnin wata babbar kotun Najeriya da ta bukaci a goge sashe na 84 da ya tilasta duk masu rike mukaman siyasa aje mukamansu kwana 30 kafin zabe. KUNA IYA KARANTA: http://tantabaranews.blogspot.com/2022/03/babbar-kotun-tarayya-ta-bayar-da.html Malami dai ya tabbatar da cewa, zai yi ma dokar gyaran fuska. Tun da farko dai shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanyawa dokar hannu tare da rokon 'yan majalisar dattawan Najeriya da su yi ma ta kwaskwarima wajen cire wannan sashe, amma suka ki amincewa da wannan bukata. Wannan na zuwa ne kwanaki kalilan kafin gudanar da babban zaben jam'iyyar APC da zai gudana a ranar 26 ga wannan wata na Maris. Kuma a na ganin zai iya kara haifar da baraka cikin jam'iyyar.

Halin Da Ake Ciki Kan Yunƙurin Juyin Mulki A Sudan

Jami'an Ɗaukin Gaggawa don Tallafa ma Tsaro a Sudan na Rapid Support Forces (RSF) a yau asabar sun ce sun ƙwace iko da fadar shugaban ƙasa da gidan hafsan hafsoshin soji da babban filin jirgin sauka da tashin jiragen sama a birnin Khartoum a wani yunƙurin juyin mulki da aka yi a lokacin da rikici ya ɓarke tsananinsu da sojoji. Rundunar ta RSF wacce ta zargi sojojin da fara kai mata hari, ta kuma ce sun ƙwace tashoshin jiragen sama a arewacin garin Merowe da kuma El-Obeid a yammacin ƙasar. Rundunar sojin saman Sudan na ci gaba da fatattakar mayaƙan RSF, a cewar wata sanarwa rundunar.   Wasu gidajen talabijin sun nuna wani jirgin soji a sararin samaniyar birnin Khartoum, amma Tantabara News ba ta tabbatar da sahihancin labarin. Rahotanni da ke shigo muna yanzu haka na bayyana cewa ana iya jin ƙarar harbe-harbe a sassa da dama na birnin Khartoum inda wasu shaidun gani da ido da ke bayar da rahoton harbe-harbe a garuruwan da ke makwabtaka da su, lamarin da ya sa ake fa...