Skip to main content

Jami’an Hukumar Binciken Manyan Laifuka ta Amurka FBI Sun Kai Samame Gidan Dold Trump

 

Tsohon shugaban ʙasar Amurka Donald Trump ya bayyana a cikin wata sanarwa da ya fitar cewa tawagar jami’an hukumar sun mamaye gidansa na alfarma da aka fi sani da suna Ma-a-Lago da ke a gaɓar tekun jahar Fulorida.

Rahotanni sun nunar da cewa samamen na da nasaba da wani bincike da ake kan gudanarwa da ke zargin Mista Trump da riʙe wasu muhimman takardun gwamanati tun bayan saukar sa daga mulki.

Sai dai Mista Trump ya bayyana wannan mataki da kutsen da ya saɓawa doka, “Babu wani abu makamancin wannan da ya taɓa faruwa da Shugaban Amurka a tarihance”.

Sashen adana bayanan gwamnatin Amurka ya sanar tun a farko cewa, Mista Trump bai miʙa wasu muhimman takardu ba da suka haɗa da wasiʙu da ya zama wajibi duk shugaban ʙasa mai barin gado ya hannunta bayan barin sa mulki.

Jami’an ofishin sun ce sun gano manyan akwatuna 15 a gidan waɗanda ke ɗauke da muhimman takardun. Daga baya sashen adana bayanan ya shaidawa majalisar dokokin Amurka cewa kowace akwati da aka gano an yi mata alama da rubutu da aka bayyana “Bayanan Asirin ʘasa”; in da aka yi nasarar ʙwace su a lokacin samamen.

Wannan matakin dai ya jawo cece-ku-ce a faɗin ʙasar in da ɗaruruwan magoya bayansa suka taru a gaban gidansa na alfarma na Mar-a-Lago suna ɗaga totoci tare da nuna adawa da abinda suka kira bita-da-ʙulli.

Ɗan majalisar wakilan jami’iyyar Republican maidawa, Kevin MacCarthy, ya nunar da matakin a matsayin wanda ya saɓawa dokokin ʙasara, “Mun gaji da haka. Sashen Dokokin ʙasa ya wuce gona da iri, in da ba za a iya ci gaba da jure amfani da ʙarfin mulki ba wajen bibiyar ‘yanadawa”.

A cewar tshon shugana ʙasar wannan ba kome ba ne face yunʙurin hana shi tsayawa takarar shugaban ʙasa nan gaba, abinda kuma ya ce ba za ta saɓu ba.

 

 

 

 

 

Comments

Wadanda aka fi karantawa

NDE Commences Sustainable Training and Loan Disbursement To 100 Youths in Sokoto

The National Directorate of Employment (NDE) has commenced Sustainable Agricultural Development Scheme (SADTS) and loand disbursement to 100 youths in Sokoto. Director-General of NDE, Malam Abubakar Fikpo, disclosed this on Tuesday in Sokoto during the orientation of agricultural loans disbursement held at Shamsuddeen Plaza. Fikpo represented by the Sokoto State NDE Coordinator Mrs Eunice J. Danmallam, said beneficiaries are entitled to N100,000 each at 9 per cent interest rate. He said the beneficiaries were captured under the Agricultural Enhancement Scheme (AES) and Community-Based Agricultural Empowerment Scheme (CBAES). He added they were also under Graduate Agricultural Empowerment Scheme (GAES) and Sustainable Agricultural Development and Empowerment Scheme (SADES). Fikpo said that six months moratorium was given after which  beneficiaries were expected to repay the loan in installments over a period of three years. Dan Mallam expressed gr...

The Nigerian Governors Forum Describe The Militant Attack On Benue State Governor As Shocking

The Nigerian Governors Forum (NGF) has described the militant attack on the Benue State governor as "shocking" and "scary".  Governor Samuel Ortom's delegation was attacked by gunmen on Saturday on the Makurdi-Gboko road, when he visited his farm.  In a statement issued by the group's chairman and Ekiti State Governor Kayode Fayemi on Sunday, the NGF congratulated Ortom for the escape from the attack which it said was "scary and offensive".  Inspector General of Police Mohammed Adamu also condemned the attack and ordered that security be beefed up on the governor and an investigation launched.  "The NGF has said in a loud voice that efforts to rehabilitate Benue State will not succeed," the statement said.  "One of the relatives of a former governor of the state was recently killed. This kind of act of violence must be stopped for whatever reason to kill the people of Benue."