Skip to main content

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Abduljabbar Nasir Kabara Daga Yin Wa'azi, Ta Rufe Masallacinsa

Malamin nan da aka fi sani da ra'ayi na daban da ke tsaka-tsakin mashabar Shi'a da Darika da ya ke da'awar cewa yake bi.
Ya dai hadu da hushin gwamnatin jahar Kano sakamakon kalamansa da gwamnatin ta bayyana da cewa za su iya haddasa fitina a jahar.
Abduljabbar Kabara dai sananne ne a kafofin sada zumunta da kuma shafukan YouTube in da ya ke watsa kalamansa da bincike ya tabbatar da sun fi karkata wajen zagin sahabbai, abinda kuma galibin jama'a da malamai suka ce ra'ayi ne irin na Shi'a.
Gwamnatin dai ta bakin kwamishinan watsa labaran jahar Muhammad Garba, ta tabbatar da wannan umurnin. Ya kuma kara da cewa an ba kwamishin 'yan sandan jahar umurni da nan take ya tabbatar da an rufe masallacinsa mai suna As-habul Kaf da ke unguwar Gwale, a tsakiyar birnin Kano, tare da bayar da umurnin hana masa duk wani abu da ya kira wa'azi.
Sai dai yayin da wannan umurnin ya zo a daren laraba, wasu na ganin batun bai rasa alaka da siyasa, to amma kuma an dade jama'a na Allah wadai akan kyale shi da aka yi yana kalaman rashin mutuntawa da neman muhawara ba gaira ba dalili.

Comments

Popular posts from this blog

Iran seeks talks with us after threat of attack – Trump

U.S. President Donald Trump has said that Iranian authorities have contacted the United States to seek talks, following his threat to take military action over the killing of protesters in the country. Trump made the statement while speaking to journalists, saying that a meeting between the two sides has already been planned, but that the United States might take some action before the meeting takes place. Meanwhile, a human rights organization in Iran says it has confirmed the deaths of nearly 500 people since the outbreak of the protests. Likewise, some circulating video clips show a site outside Iran where bodies are being kept, with people going there to search for the remains of their relatives who have gone missing.

WHEN LIES GO VIRAL: DEFENDING TRUTH IN NIGERIA AND WEST AFRICA’S DIGITAL PUBLIC SPHERES

Across Nigeria and West Africa, digital technology has reshaped how citizens engage with information, governance, and public debate. Mobile phones and social media platforms have become dominant sources of news, especially for young people and communities with limited access to traditional media. While this transformation has expanded civic participation and freedom of expression, it has also intensified the spread of misinformation, posing serious risks to democracy, public health, and social cohesion. Misinformation is no longer a marginal problem. It is a structural challenge that affects elections, security, development communication, and trust in public institutions. Addressing it requires coordinated action that combines ethical journalism, media literacy, platform accountability, and evidence based policy responses. THE DIGITAL INFORMATION LANDSCAPE IN NIGERIA AND WEST AFRICA Nigeria is Africa’s most populous country and one of its most digitally active societies. So...

Murtala Abdulkadir Dan Iya Gambun Sakkwatawa

Alhaji Murtala Abdulkadir Dan Iya ya shahara wajen ayyukan jinƙai a Jihar Sokoto tsawon  shekarun ya zuwa yanzu. Alhaji Murtala Abdulkadir Dan Iya shugaban Hukumar Bayar Da Tallafin Ƙaro Karatu ta Jihar Sokoto  A tattaunawar da jaridar Tantabara News ta yi da Nura Muhammad Chiso, wanda ke jagorancin daya daga cikin ƙungiyoyin Alhaji Murtala Abdulkadir Dan Iya, mai suna da ke bayar da tallafi da wayar da kan al'umma a jihar ta Sokoto, ya bayyana tarin manyan tallafan da wannan shahararren ɗan kasuwa, kuma ɗan siyasa ya yi wa dubban mutane mabukata a jihar, lamarin da ya ƙara ɗaukaka darajar sunansa a cikin jihar da ma wajenta. N ura Muhammad Chiso  Nura Muhammad Chiso ya ce, "wannan aikin alheri na shugaban Hukumar Bayar Da Tallafin Ƙaro Karatu ta Jihar Sokoto, wani babban aikin alheri ne da ya gane dubban jama'a talakawa har hakan ya sa suke kiran sa da gambun Sakkwatawa saboda faranta musu rai da yake yi". Ga wa...